– Wani shugaban majalisar dattawan Najeriya mai suna Sanata Bukola Saraki yake fuskanta kalubale akan kararshi a wani kotun Code of Conduct Tribunal (CCT) dake Abuja – An kai Saraki kotun CCT saboda laifukanshi akan karya da nawa kaddarorinsa da cin hanci da rashawa – Wani shugaban sanatocin kasar Najeriya yace wanda wani Alkalin kotun […]
The post Ku karanta abinda shugaban majalisar dattawa ce game da Alkalin kotun CCT appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.
– Wani shugaban majalisar dattawan Najeriya mai suna Sanata Bukola Saraki yake fuskanta kalubale akan kararshi a wani kotun Code of Conduct Tribunal (CCT) dake Abuja
– An kai Saraki kotun CCT saboda laifukanshi akan karya da nawa kaddarorinsa da cin hanci da rashawa
– Wani shugaban sanatocin kasar Najeriya yace wanda wani Alkalin kotun CCT, bashi da adalci
Wani dan jarida mai suna Ibrahim Mu’azu Mada Bakenawa ya ruwaito wanda, Sanata Bukola Saraki yace: “Wuya Alkali ya yi min adalci.”
Shugaban majalisar dattawa Sanata Abubakar Bukola Saraki ya ce da kamar wuya koton da’ar mai’aikata da ke zama a Abuja ta yi masa adalci akan shiri’ar da ta ke yi masa.
KU KARANTA KUMA: Yan Najeriya suke fushi da majalisar dattawan Najeriya
Bukola Saraki dai ana tuhumarsa da aikata laifukka 13, daga ciki har da na rashin gaskiya wajen bayyana kadarorinsa.A cewar lauyan dake kare shugaban na majalisar dattawa, Mista Raphael Oluyede ya ce bai gamsu da yadda alkalin kotun dake jagorantar shari’ar ba, domin a cewarsa Alkali Danladi Umar ya kasa bin dokokin shari’a.
A cewar Rapheal doka ta baiwa duk wanda ake zargi ya gabatar da bayaninsa kafin a fara yi masa shari’a. Ya ce amma Alkali Danladi bai yi hakan ba. Daga karshe lauya Raphael ya yi kira ga Alkalin da ya yi adalci wajen gudanar da wannan shari’a.
The post Ku karanta abinda shugaban majalisar dattawa ce game da Alkalin kotun CCT appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.